BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE, An ga watan babbar sallah a Saudiyya
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai da suka shafi Najeriya da makwabtanta da kuma wasu sassan duniya kai tsaye a yau Alhamis 06/06/2024.
Ban sauya matsaya kan cire tallafin man fetur ba - Tinubu
Wannan sanarwa na zuwa ne bayan da wasu mkafafen yaɗa labaru suka bayyana cewa Najeriya na ci gaba da biyan kuɗin tallafin man fetur ta ƙarƙashin ƙasa.
Me rasa rinjayen Modi ke nufi ga Indiya?
Wani mataki da mutum ɗaya ne kawai ta taɓa kai wa a ƙasar, wato Jawaharlal Nehru, wanda ya jagoranci Indiya har tsawon shekara 16 bayan samun 'yancin kan ƙasar a 1947.
Bidiyo, Dr Jameel ya lissafa falalar kwanaki 10 na watan Dhul HajjiTsawon lokaci, 6,51
Dr Jameel Muhammad wanda malamin addinin Musulunci ne a Kaduna, ya lissafa wasu abubuwan da ya ce ya kamata Musulmi su mayar da hankali a kai a kwanki 10 na watan Dhul Hajji.
Laifukan da Majalisar dokokin Kaduna ke zargin El-Rufa'i da aikatawa
Rahoton kwamitin majalisar dokokin jihar ya ce akasarin bashin da jihar ta karɓa a zamanin mulkin El-Rufa'i, ko dai ba a yi amfani da su kan abin da aka ciyo bashin domin su ba ko kuma ba a bi ƙa'ida wajen cin bashin ba.
Manyan ƙaburburan da dakarun Isra'ila suka bari bayan ficewarsu daga asibitin al-Shifa
BBC ta samu bayanin halin da asibitin al-Shifa ke ciki bayan fitar dakarun Isra'ila.
Mu na son sanin dalilin dakatar da aikin hako mai a Kolmani - Majalisa
Majalisar wakilan Najeriya ta nemi gwamnatin tarayya ta yi mata karin bayani kan dalilan da suka janyo dakatar da ci gaba da aikin hako mai a yankin arewacin kasar.
Ana fargabar Tamowa za ta tsananta a arewacin Najeriya
Shugaban ƙungiyar ta MSF a Najeriya, Dr Simba Tirima ya ce: "Tun shekaru biyu da suka gabata muke ta gargaɗi game da yiwuwar munanar rashin abinci mai gina jiki. Shekarun 2022 da 2023 sun kasance masu muni, amma abin da zai faru a 2024 ya fi muni".
Yadda aka gano samarin da ke amfani da tsiraici wajen yin damfara
Wata mahaifiya da danta ya kashe kansa sa’o’i 6 kacal bayan da ‘yan yaudara' suka kai barazanar wallafa hotunan tsiraicinsa ta intanet tana fafutukar wayar da kan jama’a kan alamarin.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 7 Yuni 2024, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 6 Yuni 2024, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 6 Yuni 2024, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 6 Yuni 2024, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
Gyararrakin da hukumar Premier League za ta kawo a aiki da VAR
Wannan shafi na kawo muku rahotonni kai-tsaye na abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni na ranar 6 ga watan Yuni, 2024.
Za a ci gaba da amfani da VAR a Premier League
An amince da matakin ne saboda kulob ɗin Wolves ne kaɗai ya jefa ƙuri'ar amincewa da yin watsi da ita yayin ganawar shekara-shekara a ranar Alhamis.
An cire Grealish da Maguire daga tawagar Ingila ta Euro 2024
Maguire da Grealish na cikin tawagar 'yan wasa 33 kafin a rage su zuwa 26.
Man United za ta tsawaita ƙwantriagin Evans
Manchester United tana tattaunawa da mai tsaron baya, Jonny Evans kan tsawaita yarjejeniyar ya ci gaba da taka leda a ƙungiyar.
Yaushe ne Adarabioyo zai koma Chelsea?
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labarin wasanni da yake gudanar a fadin duniya a rana Laraba 05 ga watan Yunin 2024
Labaran Bidiyo
Labarai da Rahotanni Na Musamman
MDD ta ce miliyoyin 'yan Sudan na fuskantar yunwa
Majalisar Ɗinkin Duniya na gargaɗin cewa kusan mutum miliyan biyar na cikin barazanar annobar yunwa a Sudan saboda yaƙi.
'Yan ƙwadago: ‘Za mu koma yajin aiki bayan mako ɗaya idan...’
Jim kaɗan bayan kammala taron, ƙungiyoyin ƙwadagon sun ce sun janye yajin aikin ne domin hanzarta tattaunawar da ake yi tsakanin su da gwamnati game da albashi mafi ƙanƙanta, wanda shi ne babban abin da ya janyo taƙaddamar.
Mun kunno wuta bayan janye yajin aiki - Ma'aikatan lantarki a Najeriya
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da makwabtanta da sauran sassan duniya kai tsaye a yau Talata 04/06/2024
Wace ce Claudia Sheinbaum, mace ta farko shugabar ƙasa a Mexico?
Ta yaya 'yar siyasar ɗalibai da kuma gwagwarmaya ta zama mace ta farko shugabar ƙasa a Mexico?
Illar da yajin aiki ke yi wa ƙasa
"Yajin aiki ba abu ne mai kyau ba, saboda haka idan gwamnati ta gaza magance matsala har ta kai ga an shiga yajin aiki, hakan zai zubar da martaba ko kuma kimar gwamnati".
'Aiwatar da hukuncin kisa ya ƙaru a duniya'
Ƙungiyar ta samu alƙaluma 1,153 na kisan a 2023, ƙarin kashi 31 cikin ɗari daga kisa 883 da aka sani a 2022. Waɗannan su ne alƙaluma mafiya girma da ƙungiyar ta Amnesty International ta tattara tu 2015, lokacin da ake da kisa 1,634.
Yadda ƴan ƙwadago suka tsayar da ayyuka cak a Najeriya
Kungiyar kwadago ta NLC ta ce ta kira yajin aikin ne saboda tura ta kai bango kuma gwamnati ba ta dauki maganar albashi da muhimanci ba.
Masu tallata kayan ƙawa sun bai wa Falasɗinawa tallafin dala miliyan ɗaya
Ɗaya daga cikin lauyoyin Bella Hadid ya ce an tsara yadda za a raba kuɗin daidai-wa-daida tsakanin hukumomin bayar da agaji huɗu waɗanda ke aikin tallafa wa yara da iyalan da yaƙin Gaza a shafa.
Sakamakon zaɓen Afirka ta Kudu
Sakamakon zaben Afirka ta Kudu bai wa jam’iyyar ANC mai mulkin kasar dadi ba. Jam’iyyar wadda Nelson Mandela ya taba jagoranta ta lashe kujeru 159 ne kacal a cikin 400.
Mexico ta zaɓi mace ta farko shugabar ƙasa
Hukumar zaɓen ƙasar ta Mexico ta ce sakamakon farko da aka gudanar ya nuna tsohuwar shugabar birnin Mexico City ƴar shekara 61 ta samu tsakanin kashi 58 da kashi 60 na kuri'un da aka kaɗa a zaben.
Mutumin da ke fama da lalurar rashin mafarki
Da farko, maganar ta kasance kamar wadda ba za a musanta ta ba, saboda waye bai taɓa zuwa bakin teku ba lokacin da suka sa kansu a kan gado ko kuma suka kishingiɗa a cikin motar bas don yin barci?
'Gwamnatin Najeriya ba za ta iya biyan albashin da ‘yan kwadago ke nema ba'
Labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na 01/06/2024
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.
Nishadi
Shirye-shirye na Musamman
Murya, Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu 02/06/24Tsawon lokaci, 12,27
Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu, tare da kwamishinonin ilimin Kano da Jigawa
Murya, Amsoshin Takardunku: Oumou Sangaré da cutar cin zanzana 01/06/24Tsawon lokaci, 15,07
Tarihin Oumou Sangaré da Ciwon Zanzana da na Siga a cikin Amsoshin Takardunku
Murya, Lafiya Zinariya: Kan al'adar 'yan mata 01/06/24Tsawon lokaci, 14,59
Lafiya Zinariya: Kan al'adar 'yan mata 01/06/24, tare da Habiba Adamu
Murya, Gane Mini Hanya: Tare da Sanata Kwankwaso 01/06/24Tsawon lokaci, 14,16
Gane Mini Hanya: Tare da Sanata Kwankwaso 01/06/24
Murya, Ra'ayi Riga: Kan cikar Tinubu shekara guda a kan mulki 31/05/24Tsawon lokaci, 59,29
Ra'ayi Riga: Kan cikar Tinubu shekara guda a kan mulki