DARDUMAR VOA: Wata Kungiya A Burkina Faso Ta Fito Da Tsarin Zaman Lafiya Tsakanin Musulmai Da Kirista
- Murtala Sanyinna
- Hadiza Kyari
Wata kungiyar matasa ta shirya wani taro na shan ruwa domin hada kai da musulmi a cikin watan Ramadan, inda musulmi suke azumin kowace rana tun daga fitowar alfijir zuwa faduwar rana, sai kuma azumin kwanaki 40 da Kiristoci ke yi don tunawa da abubuwan da suka faru har ta kai rasuwar Annabi Isa.
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 21, 2024
DARDUMAR VOA: Yadda Aka Tuna Da Matan Chibok A Legas