Svoboda | Graniru | BBC Russia | Golosameriki | Facebook

Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Kungiyar Amnesty International ta ce karuwar sace-sacen dalibai da ‘yan bindiga ke yi a arewacin Najeriya ya shafi fannin ilmi


TASKAR VOA: Kungiyar Amnesty International ta ce karuwar sace-sacen dalibai da ‘yan bindiga ke yi a arewacin Najeriya ya shafi fannin ilmi
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

Biyo bayan umurnin shugaba Tinubu na gaggauta ceto daliban Kuriga sama da 280, babban hafsan tsaron Najeriya Janar Christopher Musa ya ce sojoji sun dukufa wajen ganin an ceto daliban da kuma hukunta ‘yan bindigan da ke wannan aika-aika, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG