Svoboda | Graniru | BBC Russia | Golosameriki | Facebook

Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Jihar Bornon Najeriya Ta Sake  Rufe Wasu Sansanonin ‘Yan Gudun Hira


Gwamnatin Jihar Bornon Najeriya Ta Sake  Rufe Wasu Sansanonin ‘Yan Gudun Hira
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:21 0:00

A ci gaba da kokarin mayar da 'yan gudun hijira garuruwansu, gwamnatin jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya ta sake rufe wasu sansanonin 'yan gudun hijira hudu wadanda suka samar da matsuguni ga iyalai dubu goma sha daya.

XS
SM
MD
LG