Svoboda | Graniru | BBC Russia | Golosameriki | Facebook

Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa fiye da mutane miliyan 25 a Najeriya za su iya fuskantar matsalar rashin abinci


TASKAR VOA: Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa fiye da mutane miliyan 25 a Najeriya za su iya fuskantar matsalar rashin abinci
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

A Jamhuriyar Nijar ma, manoma da dama na fama da kalubalen sauyin yanayi, inda wasunsu suke barin aikin gona suke komawa ga wasu harkoki kamar hakkar ma’adinai, da wasu rahoranni

XS
SM
MD
LG