Svoboda | Graniru | BBC Russia | Golosameriki | Facebook

Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Matakan Da Suka Kamata Dakarun Najeriya Su Dauka Don Kawo Karshen Hare-Hare Kan Fararen Hula


TASKAR VOA: Matakan Da Suka Kamata Dakarun Najeriya Su Dauka Don Kawo Karshen Hare-Hare Kan Fararen Hula
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

Kungiyar kare hakkin dan adam ta Amnesty International ta ce ba ta gamsu cewa sojojin Najeriya za su gudanar da irin bincike na gaskiya ba a game da harin da sojoji suka kai a kauyen Tudun Biri a Kaduna, wanda ya halaka sama da fararen hula 100.

XS
SM
MD
LG